iqna

IQNA

‘yan ta’adda
Tehran (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta kirayi masarautar Saudiyya da ta bar kasar Lebanon ta zauna lafiya.
Lambar Labari: 3486816    Ranar Watsawa : 2022/01/13

Tehran (IQNA) Babban sakataren majalisar dinkin duniya ya yi Allawadai da hare-haren ta’addancin da aka kaddamar a kan fararen hula a kasar Burkina Faso.
Lambar Labari: 3485884    Ranar Watsawa : 2021/05/06

Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Faransa ya bayyana cewa kasarsa tana girmama dukkanin addinai da hakan ya hada har da addinin musulunci.
Lambar Labari: 3485346    Ranar Watsawa : 2020/11/08

Jagoran Juyin Islama:
Bangaren siyasa, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei jagoran juyin Islama ya bayyana dakaru masu kare wurare masu tsarki na muslunci a matsayin abin alfahari ga al’ummar musulmi.
Lambar Labari: 3481103    Ranar Watsawa : 2017/01/05